Dan wasan Ingila Bukayo Saka ya nemi afuwar al’umar kasar Ingila saboda fenaritin da ya zubar a wasan karshe na gasar cin kofin Euro 2020 da suka kara da Italiya.
Italiya ta yi wa Najeriya tayin hadin kai a fannonin da suka shafi horarwa da inganta karfin sojinta.
Lauyan Kanu da ya gabatar da bukata a gaban kotu ya ce idan a ba yi hattara ba, shugaban na IPOB zai iya rasa ransa.
Sai dai sabanin abin da aka gani a majalisar wakilai, a majalisar dattawa, an amince da rage wannan kaso duk da cewa wasu sanatoci sun nuna adawarsu da sauyin.
Bayanai sun kuma yi nuni da cewa daga ranar 26 ga watan Yuli, dalibai za su koma yin karatu daga gida ta yanar gizo.
Kafin wasan ya je ga matakin bugun fenaritin, Ingila ce ta fara sammakon zura kwallo a ragar Italiya, abin da ya ba ta damar mallake wasan gabanin a je hutun rabin lokaci.
‘Yan wasan kwallon kwandon Najeriya sun lallasa tawagar Amurka da ci 90-87 a wasan sada zumunci da suka yi gabanin a fara wasannin gasar Olympics na Tokyo.
Angel Di Maria ne ya ci wa Argentina kwallon da ta ba su nasara a minti na 22.
“Bantex mutum ne mai basira, tare muka dauki ragamar samar da shugabanci na gari a jihar Kaduna a shekarar 2015.” In ji El Rufai.
Ingila da Italiya na shirin karawa a ranar Lahadi a wasan karshe na gasar Euro 2020 bayan da suka yi nasarar lashe wasanninsu na semi-final.
Sai dai Sheikh Abduljabbar ya ce babu isasshen lokaci sannan ba a sanar da shi ka'idojin mukabalar ba kafin a yi zaman.
A karshen makon nan aka gudanar da jana'izar karshe ta babban malamin addinin Kirista Pastor Temitope Balogun Joshua, wanda aka fi sani da T.B. Joshua.
Ana gudanar da mukabala tsakanin Sheikh AbdulJabbar Nasiru Kabara da sauran malaman jihar Kano da ke arewa maso yammacin Najeriya.
Lamarin ya auku ne a kusa da garin Kuturu da ke kan hanyar Damaturu zuwa Maiduguri a jihar Borno.
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya yi tir da harin da aka kai a yankin Hong da ke jihar Adamawa, harin da ya yi sanadin mutuwar mutum 24.
Janar yahaya ya bayyana hakan ne yayin da ya kai ziyara Kwalejin horon sojoji, inda aka yaye rukunin manyan sojoji na 43.
Hukumar Lafiya ta WHO, ta ayyana wannan nau’in cuta ta COVID-19 a matsayin abin damuwa, lura da yadda take saurin yaduwa.
Kungiyar kwadago ta kasa NLC ta mayar da martani ga gwamnan jihar Kaduna Malam Nasiru El Rufai kan matakin kafa kwamitin bincike da ya dauka don gano abubuwan da suka faru a gabani da lokacin yajin aikin da kungiyar ta jagoranta a watan Mayu.
Ingila ta kai wasan karshe a gasar Euro 2020 bayan da ta doke Denmark da ci 2-1 a zagayen semi-final, abin da ke nufin za ta hadu da Italiya a wasan karshe a ranar Lahadi.
Domin Kari