Shekaru talatin bayan kisan kiyashi da ya auku a Rwanda, har yanzu wasu daga cikin wadanda suka kubuta daga lamarin su na ci gaba da rayuwa cikin fargaba da tashin hankali, da wasu rahotanni
OJ Simpson ya kasance 76
Jiragen saman Isra'ila sun kashe 'ya'yan babban jagoran siyasar Hamas guda uku a zirin Gaza a jiya Laraba, a daidai lokacin da Isra'ila ke gudanar da tattaunawar tsagaita bude wuta da kungiyar ta Hamas.
Al’ummar Musulmi a sassan duniya sun gudanar da bukukuwan Sallar Idi yau Laraba, inda aka kammala azumin watan Ramadan tare da saduwa da ‘yan uwa da kuma sa sabbin tufafi da cin kayan kwalama.
Ministan harkokin wajen Isra'ila ya yi barazana a yau Laraba cewa, sojojin kasarsa za su kai farmaki kan Iran kai tsaye idan Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta kai hari daga yankinta kan Isra'ila.
Gwamnatin jihar Katsina ta yi afuwan da sakin fursunoni 222 da ba za su iya biyan tarar da kotuna daban-daban ta yanke musu ba gabanin bikin Sallah.
Al'ummar Kannywood ta Najeriya na jimamin rashin fitacciyar jaruma Saratu Gidado wadda aka fi sani da Daso wadda kuma ta rasu a daren jiya.
Domin Kari