Wani jami'in Hamas ya ce a ranar Litinin din nan ba a samu wani ci gaba ba a sabon zama na shawarwarin tsagaita wuta a Gaza a birnin Cairo, taron da kuma ya samu halartar tawagogin Isra'ila, Qatar da kuma Amurka, jim kadan bayan da majiyoyin Masar suka ce an cimma matsaya kan ajandar da aka daukaka