Akalla mutum 90 aka samu tabbacin sun ji raunuka iri-iri a N’djamena, babban birnin kasar.
Shekara bakwai Mbappe ya kwashe yana bugawa PSG wasa, inda ya zura kwallaye 255 amma bai kai ga lashe kofin zakarun turai ba.
Alkaluman zaben sun nuna cewa Deby Itno ya samu kashi 61 cikin 100 na kuri’un da aka kada, yayin da Masra ya samu kashi 18.5.
A makon da ya gabata Salah da Klopp suka yi musayar kalamai a gaban jama'a a wasan da Liverpool ta buga da West Ham wanda aka tashi da ci 2-2.
Ba a san dai mai ya janyo fadan ba, amma dukkan alamu sun nuna cewa kowa cikin bacin rai yake magana a hotunan bidiyon da aka nuna wasan na Liverpool da West Ham.
Ita dai Leicester wacce ke taka leda yanzu a mataki na biyu na Premier ta kasance a gaba a teburin gasar.
Jirgin mai saukar ungulu na dauke ne da mutum 11 ciki har da Janar Ogolla a lokacin da ya fado kasa ya kama da wuta a kusa da kan iyakar kasar da Uganda.
Yanzu Liverpool na da maki 70 yayin da Arsenal ke biye da ita da maki 68.
Shugaban Hukumar Kwallon kafar Brazil Ednaldo Rodrigues, ya kwatanta Zagallo cikin wata sanarwa da ya fitar a matsayin “daya daga cikin mashhuran ‘yan wasa” na duniya.
Yayin da agogon ya kai karfe 12 na dare a Australia, an saki abubuwan fashewa har tsawon minti 12 akan gadar Sydney Harbor da jama’a suka taru akai. don marabtar sabuwar shekara ta 2024.
A makon da ya gabata jihar Colorado ta dauki irin wannan mataki na hana Trump tsayawa takara a zaben fitar da gwani a jihar.
Madrid ta samu wannan nasara ce duk da cewa da ‘yan wasa 10 ta buga wasan
Hukumar Kwallon kafar Ingila ta yanke hukuncin cewa City ba ta hana ‘yan wasanta “nuna dabi’a mara kyau ba” a lokacin da lamarin ya auku a ranar 3 ga watan Disamba.
Wannan shi ne karon farko da Jamus ta kai zagayen wasan karshe a wannan gasa tun bayan 1985.
Yanzu kungiyar na saman Burnley da banbancin kwallo kuma za ta kara da Nottingham Forest a yau Asabar.
Liverpool ta fara ganin gabanta ne bayan da Luis Diaz da Cody Gakpo suka fara zura mata kwallaye a wasan da aka tashi da ci 4-0 da LASK ta kasar Austria.
Ba da bata lokaci ba, alkalin wasan ya garzaya gefen fili don duba na’ura VAR, ya kuma soke bugun fenaritin bayan bincikensa.
A ranar Talata Jamus za ta fafata da Argentina a gasar wacce ake yi a kasar Indonesia.
Ita dai Girona na ci gaba da jagorantar teburin gasar ta La Liga yayin da take shirin karawa da Athletico Bilbao a ranar Litinin.
A gefe guda kuma, Djibouti ta karbi bakuncin Guinea-Bissau a birnin Alqhira, inda ta sha kaye da ci 1-0.
Domin Kari