Cassie ta shigar da karar Diddy a gaban kuliya inda ta yi zargin ya yi mata fyade tare da cin zarafin ta, ciki har da duka.
Tun a baya hukumar kwallon kafa ta duniya FIFA ta haramta masa shiga sha’anin wasanni tsawon shekaru uku.
Masar wacce ta lashe kofin nahiyar Afirka sau bakwai ta gaza samun cancantar shiga gasar kofin duniya da aka yi a kasar Qatar.
Lauyan Combs ya musanta dukkan zarge-zargen wadanda ya kwatanta a matsayin “marasa kan gado.”
Dan shekara 36, Suarez na daya daga cikin ‘yan wasa masu yawan kwallaye a gasar Brazil inda yake da kwallaye 14 a wasanni 29.
Hotunan bidiyo da suka karade kafafen sada zumunta, sun nuna yadda dan wasan ya yanke jiki ya fadi shi kadai a filin ana tsakiyar wasa a minti na 24.
A karshen watan da ya gabata aka karrama Messi da kyautar a birnin Paris na kasar Faransa.
An sako mahaifin Diaz ne a bayan da ya kwashe kwanaki 12 bayan da aka sace shi a wani gari da ake kira Barrancas
Haaland ya fita atisaye da sauran abokan wasansa na City gabanin karawar da kungiyar za ta yi da Young Boys a gasar Zakarun Turai a ranar Talata.
A ranar Asabar ake sa ran za a sallami Neymar mai shekaru 31 daga asibiti.
A ranar Asabar kungiyoyin biyu za su kara a karon farko a fafatawar hamayya a wannan kakar wasa.
Kutsa kai da Isra'ilan take shirin yi cikin yankin na Gaza mataki ne na zakulo mayakan Hamas don mayar da martani ga mummunan harin da suka kai mata a ranar 7 ga watan Oktoba
Hakan na nufin daukacin kudaden shigar da kungiyar ta United ta samu ya karu da kashi 11 cikin 100 idan aka kwatanta da waccar shekarar da ta gabata.
Kungiyar ta Granada da ke buga gasar La Liga, ta ajiye dan wasan ne dan asalin kasar Isra'ila saboda wani sakon da ya wallafa a shafinsa na sada zumunta kan rikicin Isra'ila da Hamas.
A wani labari kuma, ana ta caccakar dan wasan Brazil Neymar, saboda zargin sa da rashin tabuka komai a wasan da Brazil ta tashi da 1-1 da Venezuela a makon da ya gabata.
Yunkuri na karshe da gwamnati ta yi a daren Litinin na hana ma’aikatan shiga yajin aiki ya citura, bayan da suka ki amsa wata gayyata da ma’aikatar kwadago ta aika musu.
Shi dai yankin na Hawaii, kan yi tunkaho da kasancewa yankin da ya fi ingantattun hanyoyin kare aukuwar hadurra a duniya.
A ranar Juma’a gasar ta Premier ta bana za ta kankama, inda City za ta kai wa Burnley ziyara a gidanta a wasan farko.
Kiran na Human Rights Watch na zuwa ne kwana guda bayan wani taro da kungiyar kasashen yankin yammaci Afirka ta ECOWAS ta yi a Abuja don neman yadda za a shawo kan rikicin na Nijar.
Masu fashin baki na nuni da cewa kungiyar ta ECOWAS ta shiga tsaka mai wuya duba da cewa jama'a da dama na adawa da daukar matakin soji.
Domin Kari