Biyo bayan watannin da aka kwashe ana dauki-ba-dadi a kasar Burundi, sakataren Majalissar Dinkin duniya Ban Ki-moon ya kai ziyara kasar inda zai gana da shugaba Pierre Nkurunziza, da shugabannin jam'iyyun siyasa da kuma na kungiyoyin al'umma.
Ziyarar Ban Ki-moon Burundi
Sakataren Majalissar Dinkin Duniya Ban Ki-moon ya kai ziyarsa ta farko kasar Burundi
![Ziyarar Ban Ki-moon kasar Burundi](https://gdb.voanews.com/21ad9442-eedf-4b17-8185-d3b0f58b3f57_cx0_cy0_cw96_w1024_q10_r1_s.jpg)
5
Ziyarar Ban Ki-moon kasar Burundi
![Ziyarar Ban Ki-moon kasar Burundi](https://gdb.voanews.com/02cec8d9-d5ef-44ec-8653-3df2c6d13b2e_cx4_cy1_cw95_w1024_q10_r1_s.jpg)
6
Ziyarar Ban Ki-moon kasar Burundi