'Yan matan makarantar kwana ta Dapchi da aka sako su bayan da 'yan Boko Haram suka sace su.
Murna Da Farin Cikin Sako 'Yan Matan Dapchi
'Yan matan makarantar kwana ta Dapchi da aka sako su bayan da 'yan Boko Haram suka sace su.

1
Wadansu daka cikin 'yan matan Dapchi da aka saki a kauyen Jumbam a jihar Yobe.

2
Majo Janar Rogers Nicholas da 'yan makarantar Dapchi da aka sako

3
Daya daga cikin yaran makarantar Dapchi da aka sako tare da mahaifiyar ta

4
Aishat Alhaji , daya daga cikin yaran da aka sako
Facebook Forum