'Yan Kasar Kenya sun kada kuri'un zaben sabonshugaban kasa da na 'yan majalisa .
Yan Kasar Kenya Sun Kada Kuri'u Zaben Sabon Shugaba Yau Talata
!['Yan kasar Kenya masu kada kuri'u a wata runfar zabe da kårfe 6 na safe a yankin Westland dake birnin Nairobi. ](https://gdb.voanews.com/67ce46ab-ca6b-4dee-b855-9c6906b5c85f_w1024_q10_s.jpg)
5
'Yan kasar Kenya masu kada kuri'u a wata runfar zabe da kårfe 6 na safe a yankin Westland dake birnin Nairobi.
![Zaben shugaban kasar Kenya na shekarar 2017. ](https://gdb.voanews.com/6346a1d8-f936-47e3-8fec-40395aba681b_cx0_cy10_cw0_w1024_q10_r1_s.jpg)
6
Zaben shugaban kasar Kenya na shekarar 2017.
![Wasu mata da iyalansu a Gatundu dake garin Kiambu a kasar Kenya. ](https://gdb.voanews.com/726b17bd-4ac8-40a7-a8a3-8e7f9b04972a_w1024_q10_s.jpg)
7
Wasu mata da iyalansu a Gatundu dake garin Kiambu a kasar Kenya.
![Tsohon sakataran harkokin wajen Amurka John Kerry tare da firaminstan kasar Senegal Amina Toure daga cibiyar masu sa ido a zabe ta gidauniyar Carter sun yi tattaki zuwa makarantar Westands dake Nairobi. ](https://gdb.voanews.com/dd9f462f-f5a4-4eac-981b-0bcc61f68c30_cx0_cy10_cw0_w1024_q10_r1_s.jpg)
8
Tsohon sakataran harkokin wajen Amurka John Kerry tare da firaminstan kasar Senegal Amina Toure daga cibiyar masu sa ido a zabe ta gidauniyar Carter sun yi tattaki zuwa makarantar Westands dake Nairobi.
Facebook Forum