Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TSAKA MAI WUYA: Yajin Aikin Ma'aikata A Najeriya: Kashi Na Farko, Yuni 04, 2024


Aliyu Mustapha shugaban Sashen Hausa na Muryar Amurka, Washington, D.C
Aliyu Mustapha shugaban Sashen Hausa na Muryar Amurka, Washington, D.C

WASHINGTON, D. C. - Shirin Tsaka Mai Wuya na wannan makon ya hada kan wasu ‘yan Majalisar dattawa domin tattaunawa akan halin da Najeriya ke ciki sakamakon yajin aiki da gamayyar kungiyar kwadago ta kasar suka shiga.

Saurari cikakken shirin da Aliyu Mustapha Sakkwato ya gabatar:

TSAKA MAI WUYA: Halin Da Najeriya Ta Tsinci Kanta A Ciki Na Rashin Aikin Ma’aikata, Yuni 04, 2024.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:34:54 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG