Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TSAKA MAI WUYA: Zargin Da ‘Ya’yan Bazoum Su Ka Yi Cewa Tsohon Shugaba Mahamadou Issoufou Na Da Hannu A Juyin Mulkin, Mayu 14, 2024


Aliyu Mustapha shugaban Sashen Hausa na Muryar Amurka, Washington, D.C
Aliyu Mustapha shugaban Sashen Hausa na Muryar Amurka, Washington, D.C

A cikin shirin Tsaka Mai Wuya na wannan makon, mun ci gaba da tattaunawa ne akan zargin da ‘ya’yan Bazoum suka yi cewa juyin mulkin jamhuriyar Nijar da hannun tsohon shugaban kasa Mahamadou Issoufou.

Saurari cikakken shirin da Aliyu Mustapha Sakkwato ya gabatar:

TSAKA MAI WUYA: Zargin ‘Ya’yan Bazoum Cewa Tsohon Shugaba Mahamadou Issoufou Na Da Hannu A Juyin Mulkin, Mayu 14, 2024
please wait

No media source currently available

0:00 0:11:55 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG