A Najeriya, kwanan nan ne gwamnatin kasar ta amince da hutun kwanaki 14 na haihuwa ga iyaye maza da ke aikin gwamnati. Wannan dai hutu ne domin su samu damar shakuwa da jariran su. A watan Yunin 2018, gwamnatin ta kara hutun haihuwa ga iyaye mata daga watanni uku zuwa hudu. Ga fassarar rahoton Gilbert Tamba daga Abuja.
TASKARVOA: Hutun Haihuwa Na Kwanaki 14 Ga Iyaye Maza Da Ke Aikin Gwamnati A Najeriya
Zangon shirye-shirye
-
Satumba 13, 2024
Babban Hafsan Tsaron Najeriya Ya Tabbatar Da Hallaka Halilu Sububu
-
Satumba 03, 2024
Mutum 129 Sun Mutu A Yunkurin Tserewa Daga Gidan Yarin Congo