Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

NAKASA BA KASAWA BA: Waiwaya Maganin Mantuwa, Tattaunawa da Ibrahim Sagir, Disamba, 15, 2022


Souley Mummuni Barma
Souley Mummuni Barma

A farkon watan yunin da ya shige, shirin ya safka a birnin tarayyar Najeriya Inda wakiliyar Sashen Hausa Medina Dauda ta tantauna da Ibrahim Sagir, daya daga cikin shugabanin kungiyar masu bukata ta musamman, bugo da kari sarkin ‘yan kasuwa nakasassun Abuja. A kashin farko na wannan hira bakon shirin ya fara da yin bayani akan yanayin zamantakewa tsakanin nakasassun Abuja a kungiyance.

Saurari cikakken shirin:

Waiwaya Maganin Mantuwa, Tattaunawa da Ibrahim Sagir
please wait

No media source currently available

0:00 0:05:59 0:00

XS
SM
MD
LG