Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

MANUNIYA:Batun Hukuncin Kotun Koli Kan Zaben Shugaban Kasa, Oktoba 27, 2023


Isah Lawal Ikara
Isah Lawal Ikara

KADUNA, NIGERIA - A shirin Manuniya na wannan makon mun duba hukuncin kotun koli kan zaben Shugaban kasa a Najeriya da kuma wasu shawarwari da tsohon Shugaban hukumar Zabe Farfesa Attahiru Jega ya bayar.

Saurari cikakken shirin da Isah Lawal Ikara ya gabatar:

MANUNIYA:Batun Hukuncin Kotun Koli Kan Zaben Shugaban Kasa, Oktoba 27, 2023.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:09:55 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG