Sojin Amurka Sun Ce Harin Bam Da Sojin Saman Kasar Suka Kai Akan Wani Asibiti Dake Birnin Kunduz Na Kasar Afghanistan Bisa Kuskure Ne.
An Kai Harin Bam Akan Wani Asibiti Dake Kunduz, Afghanistan
Sojin Amurka Sun Ce Harin Bam Da Suka Kai Kan Wani Asibiti A Kunduz Kasar Afghanistan Bisa Kuskure Ne.

5
Wani Jami'in Gwamnatin Afghanistan Ya Ce Dakarun Gwamnatin Kasar Sun Sami Nasarar Kwato Yankin Kunduz Daga Hannun Mayakan Kungiyar Taliban, Oktoba 7, 2015.

6
Mohammad Umar Safi, Tsohon Gwamnan Kunduz Ya Gargadi Gwamnatin Afghanistan Domin Kaucema Samun Karin Hare Haren Bama Bamai, Oktoba 7, 2015.