Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

DOMIN IYALI: Yadda Matan Ghana Suke Jajircewa Wajen Neman Abin Dogara Da Kai: Kashi Na Uku, Janairu 25, 2024


Alheri Grace Abdu
Alheri Grace Abdu

WASHINGTON, D. C. - A shirin Domin Iyali na wannan makon mun ci gaba ne da tattaunawa da wasu mata a kasar Ghana akan yadda shekarar da ta gabata suka dandana kudarsu duk da cewa da yawansu na da kwazo da harzaka wajen neman abin dogara da kansu da kuma neman abinda gwamnati za ta taimaka da shi.

Saurari cikakken shirin da Alheri Grace Abdu ta gabatar:

DOMIN IYALI: Yadda Matan Ghana Suke Jajircewa Wajen Neman Abin Dogara Da Kai: Kashi Na Uku, Janairu 25, 2024.m4a
please wait

No media source currently available

0:00 0:09:53 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG