Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

DOMIN IYALI: Rawar Da Mata Suka Taka A Zaben Najeriya, Kashi Na Biyar-Afrilu, 27, 2023


Alheri Grace Abdu
Alheri Grace Abdu

A ci gaba da nazari kan koma bayan da mata a Najeriya su ka samu a zaben da aka gudanar a Najeriya, masu ruwa da tsaki da muka gayyata a shirin sun bayyana abinda ya haifar da koma bayan da kuma matakan gyara a zabukan gaba.

Har yanzu muna tare da Hon Maryam Umar Kofarmata ‘yar siyasa a jam’iyar APC, da Barrista Amina Umar da ke sharhi kan al’amuran yau da kullum, sai Kwamred Yahaya Shu’aibu Ngogo shima mai sharhi kan al’umuran da suka shafi shugabanci.

Saurari ci gaban tattaunawar da wakilinmu Mahmud Ibrahim Kwari ya jagoranta:

DOMIN IYALI: Rawar Da Mata Suka Taka A Zaben Najeriya, Kashi Na Biyar
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:37 0:00

  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

XS
SM
MD
LG