Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

DOMIN IYALI: Rawar Da Mata Suka Taka A Zaben Najeriya, Kashi Na Biyu-Afrilu, 06, 2023


Alheri Grace Abdu
Alheri Grace Abdu

Idan kuna biye da mu, makon da ya gabata, muka fara nazartar rawar da mata su ka taka a babban zaben da aka gudanar a Najeriya da burin mata na kara shiga a dama da su ya gamu da cikas.

Har yanzu muna tare da Hon Maryam Umar Kofarmata ‘yar siyasa a jam’iyar APC, da Barrista Amina Umar da ke sharhi kan al’amuran yau da kullum, sai Kwamred Yahaya Shu’aibu Ngogo shima mai sharhi kan al’umuran da suka shafi shugabanci.

Kwamred Shu’aibu yana bayani kan rauni da ake samu a tsarin tallafin da wadansu kungiyoyi ke badawa na ganin mata sun sami shiga lokaci ya kwace mana. Inda kuma mu ka tashi ke nan yau a tattaunawa da wakilinmu Mahmud Ibrahim Kwari ya jagoranta.

Saurari cikakken shirin:

Rawar Da Mata Suka Taka A Zaben Najeriya, Kashi Na Biyu
please wait

No media source currently available

0:00 0:11:04 0:00

  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

XS
SM
MD
LG