Boko Haram: Kisa Ba Musulunci Ba Ne
Malamai da masana addinin Musulunci dake magana kan akidar tsageranci ko ta'addanci, sun ce Muslunci bai halalta daukar makami ba, sai idan mutum zai kare kansa ne. Haka kuma, addini yayi bayani dalla-dalla na abubuwan da hukumcinsu kisa ne. Daga ciki, babu kisan wanda bai yarda da akidarka ba, ko mai bin wani addini dabam. Farfesa Ibrahim Muhammad, shine darektan Tsangayar Nazarin Al-Qur'ani mai Tsarki a Jami'ar Bayero dake Kano.
Labarai masu alaka
Zangon shirye-shirye
-
Fabrairu 28, 2025
Sarkin Musulmin Najeriya Ya Tabbatar Da Ganin Watan Ramadan
-
Fabrairu 05, 2025
Gobara Ta Kashe Almajirai 17, Wasu 15 Sun Jikkata A Zamfara
-
Disamba 31, 2024
Waiwaye Kan Labarai Da Suka Daukar Hankali A 2024
-
Disamba 20, 2024
Ana Ci Gaba Da Fama Da Karancin Takardan Naira A Najeriya
-
Disamba 20, 2024
Hira Da Audu Bulama Bukarti A Birnin Landan Na Kasar Birtaniya
Facebook Forum