Boko Haram: Mutanen Kumshe Sun Sha Azaba A Hannun Boko Haram
Wani dan gudun hijira daga garin Kumshe da ya ga hotunan gine-ginen da aka ciro daga bidiyon kashe-kashe na 'yan Boko Haram, ya tabbatar da cewa lallai a garinsu aka aikata wannan abu. Duk da cewa bai ga hotunan kashe-kashen da aka yi ba, kuma bai ga hotunan 'yan Boko Haram rike da makamai ba, ya tuno da abubuwan da suka faru, da yadda Allah Ya kubutar da shi.
Labarai masu alaka
Zangon shirye-shirye
-
Fabrairu 28, 2025Sarkin Musulmin Najeriya Ya Tabbatar Da Ganin Watan Ramadan
-
Fabrairu 05, 2025Gobara Ta Kashe Almajirai 17, Wasu 15 Sun Jikkata A Zamfara
-
Disamba 31, 2024Waiwaye Kan Labarai Da Suka Daukar Hankali A 2024
-
Disamba 20, 2024Ana Ci Gaba Da Fama Da Karancin Takardan Naira A Najeriya
-
Disamba 20, 2024Hira Da Audu Bulama Bukarti A Birnin Landan Na Kasar Birtaniya
Facebook Forum