Boko Haram: Mutanen Kumshe Sun Sha Azaba A Hannun Boko Haram
Wani dan gudun hijira daga garin Kumshe da ya ga hotunan gine-ginen da aka ciro daga bidiyon kashe-kashe na 'yan Boko Haram, ya tabbatar da cewa lallai a garinsu aka aikata wannan abu. Duk da cewa bai ga hotunan kashe-kashen da aka yi ba, kuma bai ga hotunan 'yan Boko Haram rike da makamai ba, ya tuno da abubuwan da suka faru, da yadda Allah Ya kubutar da shi.
Labarai masu alaka
Zangon shirye-shirye
-
Satumba 13, 2024
Babban Hafsan Tsaron Najeriya Ya Tabbatar Da Hallaka Halilu Sububu
-
Satumba 03, 2024
Mutum 129 Sun Mutu A Yunkurin Tserewa Daga Gidan Yarin Congo
Facebook Forum