Boko Haram: Kashi Na Uku - Gurbata Addinin Musulunci
A cikin kashi na uku na rahoton bidiyo a kan kungiyar Boko Haram, an ga alamun baraka a tsakaninsu bayan da wani manzo na Abubakar Shekau ya bayyana a Kumshe yana bayyana wasu malaman kungiyar a zaman munafukai, yayin da wasu sanannun malamai suka ce babu fahimtar addini a akida irin ta Boko Haram
Labarai masu alaka
Zangon shirye-shirye
-
Fabrairu 28, 2025
Sarkin Musulmin Najeriya Ya Tabbatar Da Ganin Watan Ramadan
-
Fabrairu 05, 2025
Gobara Ta Kashe Almajirai 17, Wasu 15 Sun Jikkata A Zamfara
-
Disamba 31, 2024
Waiwaye Kan Labarai Da Suka Daukar Hankali A 2024
-
Disamba 20, 2024
Ana Ci Gaba Da Fama Da Karancin Takardan Naira A Najeriya
-
Disamba 20, 2024
Hira Da Audu Bulama Bukarti A Birnin Landan Na Kasar Birtaniya