Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

MANUNIYA: Matsayin Addini Da Bangaren Da Dan-Takara Ya Fito A Najeriya-Yuli 15, 2022


Isah Lawal Ikara
Isah Lawal Ikara

Shirin Manuniya na wannan makon ya maida hankali ne akan matsayin addini da bangaren da dan-takara ya fito a Najeriya, sai maganar koma bayan tattalin arziki da tallafin mai ya kawo a Najeriya, sannan da matsayin kungiyar Dattawan Arewacin Najeriya akan kalaman shugaban Kasa Buhari.

Saurari cikakken shirin cikin sauti:

MANUNIYA: Matsayin Addini Da Bangaren Da Dan-Takara Ya Fito A Najeriya
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:12 0:00

XS
SM
MD
LG