Bayan kusan rabin karni da sojoji suka kwashe suna mulkin mallaka a Maynmar, Aung San Suu Kyi ta jagoranci 'yan jam'iyyarta ta National League for Democracy da suka lashe kujeru da dama zuwa majalissar kasar. Fabairu 2-1-16
An Rantsar Da Sabbin 'Yan Majalissar Myanmar
A yau ne aka gudanar da taron rantsarwar a majalissar Myanmar da ke birnin Naypyidaw.
5
Majalissar Myanmar.
6
Majalissar Myanmar.
7
Myanmar parliment second term (Photo-NLD chairperson)
8
Majalissar Myanmar.