Sai dai kungiyar Malaman jami'a ta ASUU ba ta ji dadi ba, ganin yadda aka cire su cikin wadanda za su ci moriyar wannan kari.
Cibiyar kula da harkokin tattalin arziki ta bayyana damuwarta game da maimaita kura-kurai da gwamnatoci suka yi a baya wanda ya sanya tattalin arzikin Ghana ya tabarbare tsawon shekaru.
Jami’an Majalisar Dinkin Duniya sun ce matsalar yunwa na ci gaba da karuwa a yankin Yammacin nahiyar Afirka.
An ayyana jihohin Ondo, Bayelsa da Legas a matsayin inda aka fi tsananin fama da tsadar kayayyaki a Najeriya a cikin watan Maris na wannan shekara.
Shugabanin kungiyoyin manoman albasa da masu fitar da ita kasashen ketare sun koka a game da babbar asarar da matsalolin tsaro ke haddasa wa wannan fanni inda ‘yan ta’addan Burkina Faso ke kona motoci dauke da lodin albasa akan hanyarsu ta zuwa Cote d'Ivoire da Ghana
Harkokin kasuwanci da dama sun tagayyara bayan da hukumomin Najeriya suka sauya wa wasu daga cikin kudaden kasar fasali, lamarin da ya haifar da karancin kudaden a hannun jama'a.
Gwamnatin China ta ba da wata kwakkwarar alamar cewa tana son taimakawa Ghana wajen tabbatar da ta samu kudaden da take nema daga asusun ba da lamuni na duniya IMF.
Kudaden da bankuna ke bai wa gwamnati ya karu da Naira tiriliyan 3.77 a cikin watanni biyun farko na shekarar 2023.
A watan Maris kotun kolin Najeriya ta ce a ci gaba da amfani da tsoffin kudaden naira har zuwa karshen 2023.
Domin Kari
No media source currently available
A jawabin da ya gabatar, shugaban kasar, Bola Tinubu ya ce gwamnatinsa na samun nasarar yaki da ta’addanci da kuma ‘yan fashin daji. Jawabin shugaban ya zo ne adaidai lokacin da matasa a wasu sassan Najeriya suka gudanar da zanga-zangar matsin rayuwa.
Mataimakan ‘yan takarar shugaban kasa, Tim Walz na jam’iyyar Democrat da kuma JD Vance na Republican sun fafata a muhawarar su ta farko wacce kuma ita ce kadai da za su yi kafin zaben shugaban kasa a watan Nuwamba. Ga fasaarar rahoton Tina Trinh daga New York.
A bana, sau biyu ana yin yunkurin halaka dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Republican Donal Trump. Muryar Amurka ta ji ta bakin wasu Amurka da suka mallaki bindiga wadanda suka ce yunkurin halaka Trump din bai sauya matsayarsu ba a game day dokokin mallakar bindiga a Amurka.