Sanarwar ta ma'aikatar lafiya ta kasar ta kara da cewa, "sakamakon hare-haren na Isra'ila, an kashe ma'aikatan jinya 25 daga tawagar motocin daukar marasa lafiya daban-daban, tare da ma'aikatan lafiya biyu, sannan ma'aikatan jinya da ma'aikatan lafiya 94 sun jikkata."