Bayan da yau Talata Al Hilal ta yi wa Flamengo 2-3, gobe Laraba kuma Real Madrid za ta fafata da Al Hilal
A ranar Litinin hukumar gasar Premier ta zargi Manchester City da bayar da bayanan da ba su dace ba game da kudadenta na tsawon shekaru tara a lokacin da kungiyar ke kokarin kafa kanta, a matsayin mai karfi a fagen kwallon kafa na Ingila da Turai bayan da koma mallakin dangin Abu Dhabi.
Da alama Kylian Mbappe ba zai buga wasan da Paris Saint-Germain za ta yi da Bayern Munich a wasan zagayen farko na ‘yan 16 a gasar cin kofin Zakarun Turai ta Champions League saboda raunin da ya ji a kafarsa.
Kocin zakarun Najeriya ‘yan kasa da shekaru 20, Flying Eagles, Ladan Bosso yana fuskantar kalubale wurin zabo ‘yan wasa da zasu wakilci Najeriya a gasar cin kofin Afrika ta ‘yan kasa da shekaru 20 ta shekarar 2023.
Ana fatan dan wasan zai taimakawa kungiyar ta Chelsea wacce ‘yan wasanta ke fama da rashin lafiya.
Wata kotu a kasar Indonesiya ta fara shari'ar wasu mutane biyar bisa zargin sakaci da suka yi sanadiyar mutuwar mutane 135 a cunkoson filin wasan kwallon kafa.
Ronaldo na fuskantar jinkiri wajen fara bugawa Al-Nassr wasa ne saboda yana karkashin wani hukunci na dakatar da shi da aka yi daga buga wasa na wani lokaci, saboda ya buge waya a hannun wani dan kallo a watan Afrilu a lokacin yana United.
Kungiyar Al Nassr ta kasar Saudiyya ta gabatar da fitaccen dan wasan Portugal kuma tsohon zakaran kungiyar Manchester United Cristiano Ronaldo.
Sabon shugaban kasar Brazil, Luiz Inacio Lula da Silva, na daga cikin wadanda suka kai ziyarar girmamawa da ban-kwana a filin wasa na Vila Belmiro da aka yi jana’izar Pele.
Ana dada samun karin bayani kan musabbabin rasuwar shahararren dan wasan kwallon kafan nan na kasar Brazil, Pele
Domin Kari