Dan wasan Najeriya Victor Osimhen ya zura kwallo a raga yayin da kungiyar Napoli ta lashe Seria-A ta farko cikin shekaru 33 bayan ta tashi 1-1 da kungiyar Udinese da daren ranar Alhamis.
Arsenal ta sha kaye a hannun Manchester City da ci 4-1 a makon da ya gabata yayin da take shirin karawa da Chelsea a ranar Talata.
Kungiyar Young Africans ta Tanzania ta fitar da zakarun Najeriya, 'yan kungiyar Rivers United daga gasar CAF Confederation Cup.
Kungiyar ta Napoli ta shiga wannan karshen mako da tazarar maki 17 da ta ba Lazio.
Wannan jinya ta baya-bayan nan na zuwa ne yayin karawar da Chelsea ta yi da Real Madrid a makon da ya gabata a gasar Champions League inda ta sha kaye.
Kwantiragin Neymar zai kare a shekarar 2025, yana kuma da zabin tsawaita shi zuwa 2027.
Madrid, wacce ita ke rike da kofin gasar, ta bi Chelsea har gida ta doke ta, abin da ya ba ta damar shiga zagayen semi-finals.
Yanzu haka Napoli ta fara jin kamshin lashe kofi gasar, abin da rabon ta yi tun shekaru 30 da suka gabata yayin da ta ba da tazarar maki 14 a teburin gasar.
Kungiyar kwallon kafar Barcelona ta kasar Spain ta maida martani kan binciken da ake yi kan ta, bisa tuhumar biyan alkalan wasa don ba su nasara, tana mai bayyana zargin a zaman farmaki kawai na adawa.
Rahotannin sun ce Mane ya naushi Sane a dakin shiryawan ‘yan wasa bayan da kungiyar ta sha kaye a hannun Manchester City a gasar Champions League.
Kungiyar kwallon kafa ta mata ta Super Falcons a Najeriya tana taka rawar gani a fafutukar da take yi don tunkarar gasar cin kwallon kafa ta duniya da za a gudanar a kasashen Australia da New Zealand kasa da kwanaki dari.
Real Madrid ce ta cire City a zagayen semi-finals a kakar wasa ta bara a gasar ta Champions League.
Domin Kari