Bene ya ruguje ne da safiyar yau Litinin a yayin da mutane ke shirye-shiryen fara gudanar da harkokinsu.
A kudirin da ya fito daga bangaren zartarwa, majalisar na neman a kara harajin zuwa kaso 10 cikin 100 a shekarar 2025.
‘Yan wasan sun yanke shawarar cewa ba zasu buga wasan ba, a yayin da jami’an NFF ke fafutukar samun jirgin da zai maido su gida.
Jagororin Al'ummomin Fulani a Najeriya na kara matsa kai mi wajen ganin cewa jama'arsu sun karkata wajen nuna kyawawan dabi'u da suka ce sune a ka san Fulani da su.
Najeriya na fama da matsaloli na tsaro ciki har da barayin daji da suka addabi yankunan arewa maso yammacin kasar.
Sanarwar da ofishin UNICEF na Najeriya ya fitar a jiya Alhamis tace asusun ya samar da rigakafin ne domin tabbatar da al’ummar Borno sun samu dauki cikin lokaci.
Ya mika gudunmowar ne yayin ziyarar da ya kai kasuwar, inda ya bayyana jajensa ga ‘yan kasuwar da al’amarin ya shafa.
Janaral Buba ya ce abin bakin ciki ne a ce mutanen da a baya suka dau makami suke yakar kasarsu, bayan sun a je makami sun mika wuya, a ce sun kuma sake komawa daji.
Guguwar ta lalata gidaje kuma ta kashe akalla mutum biyar tare da barin mutane miliyan uku ba wutar lantarki kafin daga bisani ta koma Tekun Atlantika.
Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta jihar, Mr. Plangji Cishak ya ce ya gamsu da yadda zaben ya gudana.
Yayin da yake tabbatar da kai hare-haren, Sanata Ali Ndume yace 'yan ta'addar sun kuma kona motocin soja 2 a wani harin kwanton bauna da aka kai kusa da kauyen Kirawa dake kan iyakar jihar.
Domin Kari