Cibiyoyin kiwon lafiya da bunkasa kasa na duniya sun tsaida shawarar hada hannu a yaki da cutar kanjamau
Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana wani sabon shirin hana ci gaba da yada kwayar cutar HIV
Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana cewa, ana ci gaba da samun raguwar mutuwar al’umma ta dalilin kamuwa da zazzabin cizon sauro tun daga shekara ta dubu biyu, watau shekaru goma sha uku yanzu
Muryar Amurka da Hukumar raya kasashe masu tasowa ta Amurka sun kaddamar da shirin yaki da zazzabin cizon sauro a jahar Bauchi
Taron kolin shugabannin kasashen nahiyar Afrika da aka yi a birnin tarayyar Abuja kan yaki da tarin fuka da zazzabin cizon sauro da ake kira Abuja+12, ya amince da amfani da hodar DDT
Gwamnatin tarayyar Najeriya tace tana shirin yin wani shirin rigakafi ga mutane tsakanin shekaru goma sha biyar zuwa sama.a kasa baki daya a kokarinta na rage yada cutar kanjamau a kasar
Kwamitin “Polio Plus” a Najeriya yace yanzu babu kwayar cutar Polio a kashi 99 cikin 100 na Najeriya.
Kwararru a fannin magunguna da ayyukan jinya sun bayyana jerin cututukan da ake bukatar yiwa kanannan yara rigakafi kafin su cika shekaru biyar domin kare su
Masana sun bayyana cewa, ana fara kulawa da lafiyar kananan yara ne daga ranar da mace ta sani cewa ta dauki ciki har zuwa lokacin da suka cika shekaru biyu, domin kare shi daga kamuwa da cututuka bayan ya girmai
An zabi jihohi 24 da zasu ci moriyar wannan tallafin da ya hada har da na gudanar da sauran ayyukan rigakafin cututtuka dabam-dabam
Masana sun bayyana cewa, kashi 80% na masu fama da ciwon suga a duniya zasu kasance a Najeriya da sauran manyan kasashen duniya a shekara ta 2030.
Likitoci sun bada shawarar shayar da jarirai da nonon uwa domin kare su daga kamuwa daga cutuka da suka hada da gudawa
Domin Kari