Dr. Bello ya kira al'amarin shan ruwan gishiri Jahilci da rashin sani
Bincike ya nuna cewa mutane 70 ne suka yi chudanya da bakon da ya shigo da cutar.
Gwamnatin Jihar Legas ta karyata jita-jitar da ke yaduwa mai cewa Likitan nan da ta kamu da cutar zazzabin Ebola ta rasu.
Yawan mutanen da suka mutu a sanadin annobar cutar Ebola da ta bulla a Afirka ta Yamma ya karu zuwa kusan 900.
Liberiya ta ce zata sanya 'yan sanda su na yin rakiya ma ma'aikatan kiwon lafiya.
Hukumar bada agajin gaggawa ta jihar Gombe zata yiwa yaran dake sansanin 'yan gudun hijira da suka fito daga karamar hukumar Damboa ta jihar Borno allurar rigakafin cutar shan inna da wasu cututukan.
Jami'an Najeriya sun ce wani mutumin da ya mutu yau jumma'a yana dauke da kwayar cutar nan ta lahira-kusa, Ebola.
An samu barkewar cutar amai da gudawa, ko kuma “Cholera” a turance, a Jihar Bauci.
HukumaKiwon Lafiya ta Duniya, ke Daukar Nauyin Taron
Anyiwa fiye da yara dari biyu da suka kamu da cutar polio fida
Yajin aikin Likitoci ya jefa harkokin kiwon Lafiyar cikin tagayyara.
Cutar ana iya kamuwa da ita da cudanya da wanda ya harbu da ita.
Domin Kari