Farashin litar man fetur kan iya karuwa a ko yaushe; hakanan ba mamaki a wayi gari da dogayen layukan neman fetur don barin kasuwa ta daidaita kanta.
Gwamnatin ta Najeriya ta dakatar da Ziyarar ne har sai an samu salama, biyo bayan kaurewar fada tsakanin Falasdinawa ‘yan kungiyar Hamas da sojojin Isra’ila.
Masu sharhi kan fitinar da ta barke tsakanin Isra'ila da 'yan Hamas na karfafa tunanin cewa Majalisar Dinkin Duniya ce ke da hakkin shiga tsakani don kawo karshen wannan yaki da samun zaman lafiya.
Fadar Shugaban Najeriya ta musanta dukkan zarge-zargen da Atiku da lauyansa suka yi kan takardun karatun Tinubu.
Asusun koyar da harshen Larabci na Najeriya ya yi alwashin amfani da gwanancewa a harshen wajen yaki da akidar ta’addanci a Najeriya da kasashen yankin Sahel.
Tsarin inshorar da a ke kira Takaful ya kara samun tagomashin raba rarar kudi ga wadanda suka shiga tsarin da samun miliyoyin Naira.
Gwamnatin Najeriya ta musanta zargin cewa tana sulhu da ‘yan bindiga a jihar Zamfara da ke arewa maso yammacin Najeriya, tana mai cewa bambancin siyasa ko sabanin tsakanin wasu mutane bai kamata ya shigo lamuran tsaro ba.
Da yawa daga jami’an gwamnatin Tinubu na daukar daukaka karar zabe da manyan jam’iyyun adawa suka yi bayan hukuncin karar zabe da ya bai wa Tinubu nasara a matsayin aikin baban giwa ne.
Sabuwar gwamnatin jihar Zamfara ta gwamna Dauda Lawal ta ce sam ba za ta bi sawun tsohuwar gwamnatin Bello Matawalle ba wajen yin sulhu da 'yan bindiga.
Domin Kari