A ranar Lahadi Egypt za ta kara da Morocco a zagayen quarter-finals a gasar ta AFCON.
Dogayen layuka a gidajen mai na daga cikin alamun da ‘yan Najeriya ke la’akkari da su wajen yiwuwar samun karancin man fetur a kasar.
Mayakan sun kai harin ne a ranar 21 ga watan Janairun 2022 a Kawtakare sai kuma wanda suka kai Pemi a ranar 14 ga watan Janairu da wani hari da aka kai Korohuma a ranar 30 ga watan Disambar bara.
Mane ya yi yunkurin cin kwallo ne a lokacin da suka yi gwaren da golan Cape Verde Vozinha, lamarin da ya sa alkalin wasa ya ba golan jan kati.
Najeriya ta jima tana fama da matsalolin rashin tsaro a sassan kasar musamman a arewa maso gabashi da yammaci yayin da rahotanni ke nuni da cewa kasar na fama da karancin sojoji.
Gwamna Ganduje ya kuma yi alkawarin cewa gwamnati za ta kula da iyayen marigayiya Hanifa.
Wasu shaidu sun ce lamarin ya rutsa har da yara kanana da dama.
Tun da aka fara gasar a farkon watan Janairu, babu kasar da ta yi nasara akan Najeriya sai Tunisia.
Matasa da matasan sun koyi sana’o’i irinsu hada man shafawa da na amfanin gida da sauransu.
Ana minti na 66 ne kuma aka ba Alex Iwobi jan kati saboda wata shigar keta da alkalin wasan ya ce ya yi wa dan wasan Tunisia.
A ranar 4 ga watan Disambar 2021, Tanko ya yi garkuwa da Hanifa inda ya kai ta gidansa ya ajiye ta har tsawon mako biyu kafin daga bisani ya kashe ta.
“Wannan dabbanci da rashin imani ne. Na kasa gane yadda mutum mai hankali zai raba yarinya karama da iyayenta tare da kashe ta.” Atiku ya ce cikin sanarwar da ya fitar.
Hukumomin jiha ta Neja sun tabbatar da aukuwar wadannan hare-hare.
A ranar Lahadi za a buga wasan na Najeriya a filin wasa na Garoua da ke Kamaru mai karbar bakuncin gasar.
“Shugaban yana kira ga tawagar ta Najeriya karkashin jagorancin Agustine Eguavoen, da ta ci gaba da taka rawar da ta dara wacce ta yi a matakin rukuni.”
Dan wasan kasar Sadiq Umar ne ya fara zura kwallo a ragar Guinea-Bissau a minti na 56
Shugaban na Najeriya ya yi kira da a kai zuciya nesa ta hanyar rungumar matakan hawa teburin tattaunawa.
Kazalika bikin zai samu halartar wasu shugabannin kasashen nahiyar Afirka in ji sanarwar ta Garba Shehu.
Kididdigar hukumar kwallon kafa ta FIFA ta 2021 ta nuna cewa Ghana ce kasa ta 52 da ta iya taka leda a duniya yayin da Comoros ke matsayin 132.
A wasanta na farko, Ghana ta sha kaye a hannun Morocco da ci 1-0 yayin da ta yi kunnen doki da ci 1-1 da The Panthers of Gabon a ranar Juma’a.
Domin Kari