Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

ZAUREN VOA: Hadin Kan Al’umman Najeriya Gabanin Zaben 2023, Kashi na Biyar, Agusta 28, 2022


Medina Dauda
Medina Dauda

A cikin shirin Zauran VOA na wannan mako, za mu kawo muku shawarwari da manyan Malamai da mahalarta Zauren suka bayar a kan matakan da mahukuntan kasa da al'umma za su dauka, wajen gyara zamantakewar su tare da koya wa 'ya'ya tarbiya ta gari, saboda a guje wa yi wa addinan juna batanaci, ganin irin abin da ya faru da daliba Deborah a Jihar Sokoto kwanakin baya. A yi sauraro lafiya.

ZAUREN VOA: Hadin Kan Al’umman Najeriya Gabanin Zaben 2023 PT5
please wait

No media source currently available

0:00 0:17:40 0:00

XS
SM
MD
LG