Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

ZAUREN VOA: Hadin Kan Al’umman Najeriya Gabanin Zaben 2023, Agusta 07, 2022


Medina Dauda
Medina Dauda

A cikin shirin na wannan makon za mu daura a inda muka tsaya, inda za mu ci gaba da sauraraon shawarwarin mahalarta zauren VOA, da suka yi kira ga gwamnati da ta hada hannu da bangaren majalisa wajen yin dokoki da za su hada kawunan 'yan kasar domin samun ci gaba mai daurewa.

ZAUREN VOA: Hadin Kan Al’umman Najeriya Gabanin Zaben 2023
please wait

No media source currently available

0:00 0:15:21 0:00

XS
SM
MD
LG