'Yan sanda a Rome sun yi artabu da masu gidan cin abinci da ke cike da fushi akan matakan kulle da aka saka saboda coronavirus
'Yan sanda a Rome sun yi artabu da masu gidan cin abinci da ke cike da fushi, ranar Litinin, 12 ga Afrilu akan matakan kulle da aka saka saboda coronavirus. Wannan shi ne mako na biyu a jere, da masu sayar da abincin da sauran masu kananan sana'oi suka yi dauki-ba-dadi da 'yan sanda a birnin na Rome
Zangon shirye-shirye
-
Satumba 13, 2024
Babban Hafsan Tsaron Najeriya Ya Tabbatar Da Hallaka Halilu Sububu
-
Satumba 03, 2024
Mutum 129 Sun Mutu A Yunkurin Tserewa Daga Gidan Yarin Congo