'Yan sanda a Rome sun yi artabu da masu gidan cin abinci da ke cike da fushi akan matakan kulle da aka saka saboda coronavirus
'Yan sanda a Rome sun yi artabu da masu gidan cin abinci da ke cike da fushi, ranar Litinin, 12 ga Afrilu akan matakan kulle da aka saka saboda coronavirus. Wannan shi ne mako na biyu a jere, da masu sayar da abincin da sauran masu kananan sana'oi suka yi dauki-ba-dadi da 'yan sanda a birnin na Rome
Zangon shirye-shirye
-
Fabrairu 28, 2025Sarkin Musulmin Najeriya Ya Tabbatar Da Ganin Watan Ramadan
-
Fabrairu 05, 2025Gobara Ta Kashe Almajirai 17, Wasu 15 Sun Jikkata A Zamfara
-
Disamba 31, 2024Waiwaye Kan Labarai Da Suka Daukar Hankali A 2024
-
Disamba 20, 2024Ana Ci Gaba Da Fama Da Karancin Takardan Naira A Najeriya
-
Disamba 20, 2024Hira Da Audu Bulama Bukarti A Birnin Landan Na Kasar Birtaniya