'Yan Sanda A Belarus Sun Yi Arangama Da Masu Zanga-Zanga
‘Yan sandan Belarus sun yi arangama da masu zanga-zanga, Lahadi, 9 ga Agusta, a babban birnin Minsk bayan zaben shugaban kasa wanda ya tsayar a wa’adi na shida. An bayyana shugaban Belarus wanda ya lashe zaben na ranar Lahadi, kuma ya yi alƙawarin murƙushe duk wata zanga-zanga da cikin nasara.
Zangon shirye-shirye
-
Fabrairu 28, 2025
Sarkin Musulmin Najeriya Ya Tabbatar Da Ganin Watan Ramadan
-
Fabrairu 05, 2025
Gobara Ta Kashe Almajirai 17, Wasu 15 Sun Jikkata A Zamfara
-
Disamba 31, 2024
Waiwaye Kan Labarai Da Suka Daukar Hankali A 2024
-
Disamba 20, 2024
Ana Ci Gaba Da Fama Da Karancin Takardan Naira A Najeriya
-
Disamba 20, 2024
Hira Da Audu Bulama Bukarti A Birnin Landan Na Kasar Birtaniya
Facebook Forum