Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Yadda Tinubu Ya Gana Da Sarakunan Gargajiya Na Najeriya

Yadda Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya gana da manyan Sarakunan gargajiya daga sassan kasar a fadar shugaban kasa da ke Abuja, a wani bangare na tuntubar sa da masu ruwa da tsaki a cikin al’ummar kasar.


Domin Kari

XS
SM
MD
LG