Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Yadda Aka Gudanar Da Zanga-Zanga A Abuja Sakamakon Matsalar Tattalin Arziki Da Yunwa

Mambobin Kungiyar Kwadago ta Najeriya wato NLC sun gudanar da zanga-zanga a fadin kasar sakamakon matsin rayuwa, yunwa da tabarbarewar tattalin arziki a kasar. A wani bangare kuma wasu ‘yan Najeriya sun fito zanga-zangar nuna goyon baya ga Shugaba Bola Tinubu


Domin Kari

XS
SM
MD
LG