Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Akalla mutane 50 ake kyautata zato suka rasa rayukansu sakamakon harin na ranar Lahadi, ciki har da yara kanana.

Wasu ‘yan bindiga sun bude wuta kan wasu masu ibada a coci sannan suka tada bam a cocin ta katolika da ke kudu maso yammacin Najeriya ranar Lahadi 5 ga watan Yuni


Domin Kari

XS
SM
MD
LG