Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TSAKA MAI WUYA: Yadda Kotun Daukaka Kara Take Sauke Gwamnonin Da Aka Zaba A Najeriya, Kashi Na Karshe - Nuwamba 28, 2023


Aliyu Mustapha Sokoto
Aliyu Mustapha Sokoto

A cikin shirin "Tsaka Mai Wuya" na wannan makon, za mu kawo muku kashi na karshe na tattaunawa akan lamarin da ke faruwa a Najeriya kan yadda kotu ke sauke gwamnonin da aka zaba, musamman na jami'yyun adawa, lamarin da ke janyo ce-ce-ku-ce.

Saurari cikakken shirin da Aliyu Mustapha Sakkwato ya gabatar:

TSAKA MAI WUYA: Yadda Kotun Daukaka Kara Take Sauke Gwamnonin Da Aka Zaba A Najeriya.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:11:34 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG