Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TSAKA MAI WUYA: Hukuncin Kotun Koli Game Da Zaben Shugaban Kasa A Najeriya, Oktoba 31, 2023


Aliyu Mustapha Sokoto
Aliyu Mustapha Sokoto

WASHINGTON, D. C. - A cikin shirin Tsaka Mai Wuya na wannan makon mun duba hukuncin da kotun koli ta yanke game da zaben shugaban kasar Najeriya da aka yi a watan Fabrairun 2023.

Saurari cikakken shirin da Aliyu Mustapha Sakkwato ya gabatar:

TSAKA MAI WUYA: Hukuncin Kotun Koli Game Da Zaben Shugaban Kasa, Oktoba 31, 2023.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:12:19 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG