Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TSAKA MAI WUYA: Yadda Kotun Daukaka Kara Take Sauke Gwamnonin Da Aka Zaba A Najeriya, Nuwamba 21, 2023


Aliyu Mustapha Sokoto
Aliyu Mustapha Sokoto

WASHINGTON, D. C. - A cikin shirin Tsaka Mai Wuya na wannan makon mun tattauna ne akan lamarin da ke faruwa a Najeriya kan yadda kotu ke korar gwamnonin da aka zaba musamman na jam’iyyar PDP ana ba da kujerun ga ‘yan jam’iyyar APC.

Saurari cikakken shirin da Aliyu Mustapha Sakkwato ya gabatar:

TSAKA MAI WUYA: Yadda Kotun Daukaka Kara Take Sauke Gwamnonin Da Aka Zaba A Najeriya, Nuwamba 21, 2023
please wait

No media source currently available

0:00 0:11:39 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG