Washington, DC —
Shirin Tsaka Mai Wuya na wannan makon ci gaban tattaunawa ne da 'yan Majalisar Tarayyar Najeriya kan batun karin albashi da kuma halin da kasar ke ciki shekara guda da hawan Shugaba Bola Tinubu bisa karagar mulki.
Saurari shirin da Aliyu Mustapha ya gabatar:
-
Grace Alheri Abdu
Grace Alheri Abdu babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.
Dandalin Mu Tattauna