Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TSAKA MAI WUYA: Karin Mafi Karancin Albashi Da Kuma Kamun Ludayin Gwamnatin Tinubu- Kashi Na Uku, Yuni 18, 2024


Aliyu Mustapha Sokoto
Aliyu Mustapha Sokoto

Shirin Tsaka Mai Wuya na wannan makon ci gaban tattaunawa ne da 'yan Majalisar Tarayyar Najeriya kan batun karin albashi da kuma halin da kasar ke ciki shekara guda da hawan Shugaba Bola Tinubu bisa karagar mulki.

Saurari shirin da Aliyu Mustapha ya gabatar:

Karin Mafi Karancin Albashi Da Kuma Kamun Ludayin Gwamnatin Tinubu Kashi Na Uku
please wait

No media source currently available

0:00 0:11:29 0:00

  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG