Washington, DC —
A ci gaba da tattaunawa kan halin da Najeriya ke ciki da 'yan Majalisar Dokokin Najeriya, Saneta Ahmed Aliyu Wadada na jam'iyar SDP daga jihar Nassarawa, da kuma Saneta Hussaini Babangida na jam'iyar APC daga jihar Jigawa, a yau sun maida hankali kan matsalar tsaro a arewacin Najeriya.
Saurari cikakken shirin Aliyu Mustapha Sokoto:
-
Grace Alheri Abdu
Grace Alheri Abdu babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.
Dandalin Mu Tattauna