Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TASKAR VOA: Mai Martaba Sarkin Kano Muhamadu Sanusi Lamido Sanusi Ya Gana Da Matasan Kungiyar ECOWAS A Yamai


TASKAR VOA: Mai Martaba Sarkin Kano Muhamadu Sanusi Lamido Sanusi Ya Gana Da Matasan Kungiyar ECOWAS A Yamai
please wait

No media source currently available

0:00 0:29:58 0:00

A Jamhuriyar Niger, a wani taro da aka yi a birnin Yamai, kungiyar raya kasashen Afrika ta yamma da ake kira ECOWAS ko CEDAO a takaice, ta kuduri aniyar aiki da matasa wajen samar da zaman lafiya da kuma yaki da tsattsauran ra’ayi.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG