Shugabannin Musulmi A Los Angeles Sun Yi Tur Da Harin Orlando
Salam al-Marayati, shugaban majalisar hulda da jama'a ta al'ummar Musulmi a Los Angeles, yayi tur da harin da Omar matten ya kai a Orlando, yana mai cewa addinin Musulunci bai ce a kai hari kan wani domin ra'ayoyi ko akidarsa ba. Ya kuma bayyana goyon bayansa da jaje ga wadanda abin ya shafa.
Zangon shirye-shirye
-
Fabrairu 05, 2025
Gobara Ta Kashe Almajirai 17, Wasu 15 Sun Jikkata A Zamfara
-
Disamba 31, 2024
Waiwaye Kan Labarai Da Suka Daukar Hankali A 2024
-
Disamba 20, 2024
Ana Ci Gaba Da Fama Da Karancin Takardan Naira A Najeriya
-
Disamba 20, 2024
Hira Da Audu Bulama Bukarti A Birnin Landan Na Kasar Birtaniya