Cikin wadanda suka mutu a 'yan Falasdinu mutane goma masu kai hari da wuka, inji 'yan Sanda, da kuma yara da masu zanga zanga da aka harba alokacin boren da akayi. wannan tashi hankalin shine ya tunzura Falasdinawa kan wannan lamari da ake ganin su yahudawan suna mallake musu gurare.
Rikici tsakanin Falasdinawa da Yahudawa
- Ladan Ayawa

5
Ahmed Manasra, mai shekaru 13 da haihuwa na zaune a gadon Asibiti, a wani hoto da gwamnatin Isra'ila ta baiwa manema labarai. 15 Oktoba, 2015.

6
A man walks under trees with autumn colored leaves in central Minsk, Belarus.

7
'Yan Sanda masu gadin Iyakar Isira'ila na caje wani bafalastine, kusa da wani sabon guri da aka gina dake gabashin unguwar Jerusalem.

8
'Yan Sanda masu gadin Iyakar Isira'ila na caje wani bafalastine, kusa da wani sabon guri da aka gina dake gabashin unguwar Jerusalem.