Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

NOMA TUSHEN ARZIKI: Yadda Ambaliyar Ruwa Tayi Mummunar Barna A Adamawa, Kashi Na Uku - Nuwamba 08, 2022


Mohammed Baballe
Mohammed Baballe

A cikin shirin noma tushen arziki na wannan makon, Babban Sakataran Hukumar Bada Agajin Gaggawa na jihar Adamawa, Dr. Mohammed Aminu Sulaiman, ya yi karin haske kan dalilan da suka haddasa ruwa a jihar Adamawa da kun hanyoyin da za'a bi a magance su.

NOMA TUSHEN ARZIKI: Yadda Ambaliyar Ruwa Tayi Mummunar Barna A Adamawa PT
please wait

No media source currently available

0:00 0:06:30 0:00

XS
SM
MD
LG