Mazauna Lebanon Sun Yi Zanga-Zanga Don Nuna Rashin Amincewarsu Da Gwamnatin Kasar
Jami'an tsaron Lebanon sun harba hayaki mai sa hawaye a jiya Asabar a dubunnan masu zanga-zangar da suka hallara a babban dandalin Beirut don nuna rashin amincewarsu da yadda gwamnatin kasar ke aiwatar da fashewar da ta kashe mutane akalla 16, ta raunata wasu 123 ta kuma lalata wasu sassan garin.
Zangon shirye-shirye
-
Fabrairu 28, 2025
Sarkin Musulmin Najeriya Ya Tabbatar Da Ganin Watan Ramadan
-
Fabrairu 05, 2025
Gobara Ta Kashe Almajirai 17, Wasu 15 Sun Jikkata A Zamfara
-
Disamba 31, 2024
Waiwaye Kan Labarai Da Suka Daukar Hankali A 2024
-
Disamba 20, 2024
Ana Ci Gaba Da Fama Da Karancin Takardan Naira A Najeriya
-
Disamba 20, 2024
Hira Da Audu Bulama Bukarti A Birnin Landan Na Kasar Birtaniya
Facebook Forum