Masu zanga zanga a Iran sun fantsama akan titunan Tehran da kuma wasu sauran garuruwa a rana ta biyu a jiya Lahadi, biyo bayan amincewar da gwamnatin Iran din ta yi cewa, ita ta harbo jirgin saman fasinjan Ukraine a ranar Larabar da ta gabata, wanda ya halaka mutum 176 da ke cikin jirgin.
Zangon shirye-shirye
-
Fabrairu 28, 2025
Sarkin Musulmin Najeriya Ya Sanar Da Ganin Watan Ramadan
-
Fabrairu 05, 2025
Gobara Ta Kashe Almajirai 17, Wasu 15 Sun Jikkata A Zamfara
-
Disamba 31, 2024
Waiwaye Kan Labarai Da Suka Daukar Hankali A 2024
-
Disamba 20, 2024
Ana Ci Gaba Da Fama Da Karancin Takardan Naira A Najeriya
-
Disamba 20, 2024
Hira Da Audu Bulama Bukarti A Birnin Landan Na Kasar Birtaniya
Facebook Forum