Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

MANUNIYA: Harkokin Siyasa A Najeriya Da Maida Wasu Hukumomin Gwamnati Ikko, Janairu 26, 2024


Isah Lawal Ikara
Isah Lawal Ikara

WASHINGTON, D. C. - A shirin Manuniya na wannan makon ya tabo abubuwan da su ka hada da yunkurin sasanta Kwankwaso da Ganduje, da kuma binciken tsohon Shugaban kasar Najeriya Muhammadu Buhari, sai kuma rikicin cikin gida na jamiyyar PDP, da kuma yunkurin maida sassan wasu hukumomin gwamnatin Najeriya Ikko.

Saurari cikakken shirin da Isah Lawal Ikara ya gabatar:

MANUNIYA: Batutuwan Siyasa Da Maida Wasu Kukumomin Gwamnati Ikko, Janairu 26, 2024.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:00 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG